Skip to content
Irmiya 10:8-9

Irmiya 10:8-9

8
Dukansu marasa azanci ne wawaye; gumakan itacen banza ne suke koya musu.
9
An kawo ƙeraren azurfa daga Tarshish zinariya kuma daga Ufaz. Abin da gwani da maƙerin zinariya suka yi sa’an nan aka yi masa ado da mulufi da shunayya dukan aikin gwanaye.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options