Skip to content
Irmiya 10:23-24

Irmiya 10:23-24

23
Na sani, ya Ubangiji, cewa ran mutum ba nasa ba ne; ba mutum ne yake kiyaye takawarsa ba.
24
Ka yi mini gyara, Ubangiji, amma fa da adalci kaɗai ba cikin fushinka ba, don kada ka wofinta ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options