Skip to content
Irmiya 1:9-10

Irmiya 1:9-10

9
Sai Ubangiji ya miƙa hannunsa ya taɓa bakina ya ce mini, “Yanzu na sa kalmomina a bakinka.
10
Duba, yau na naɗa ka a kan al’ummai da mulkoki don ka tumɓuke ka kuma rusar, ka hallaka ka kuma kakkaɓe, ka gina ka kuma shuka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options