Skip to content
Irmiya 1:11-12

Irmiya 1:11-12

11
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa, “Me ka gani, Irmiya?” Sai na amsa na ce, “Na ga reshen itacen almon.”
12
Ubangiji ya ce mini, “Daidai ne ka gani, gama ina lura in ga cewa maganata ta cika.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options