Skip to content
Yaƙub 1:23-24

Yaƙub 1:23-24

23
Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi
24
bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai yă manta da kamanninsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options