Skip to content
Ishaya 8:17-18

Ishaya 8:17-18

17
Zan saurari Ubangiji, wanda ya ɓoye fuskarsa daga gidan Yaƙub. Zan dogara gare shi.
18
Ga ni, da yaran da Ubangiji ya ba ni. Mu alamu ne da shaidu a cikin Isra’ila daga Ubangiji Maɗaukaki, wanda yake zama a Dutsen Sihiyona.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options