Skip to content
Ishaya 7:10-12

Ishaya 7:10-12

10
Ubangiji ya kuma yi magana wa Ahaz ya ce,
11
“Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.”
12
Amma Ahaz ya ce, “Ba zan nema ba; ba zan gwada Ubangiji ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options