Skip to content
Ishaya 62:6-7

Ishaya 62:6-7

6
Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima; ba za su taɓa yin shiru ba, dare da rana. Ku da kuke kira bisa sunan Ubangiji, kada ku ba kanku hutu,
7
kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima ya kuma mai da ita yabon duniya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options