Skip to content
Ishaya 60:3-4

Ishaya 60:3-4

3
Al’ummai za su zo wurin haskenki, sarakuna kuma zuwa asubahin sabon yininki.
4
“Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye da ke. Duka sun tattaru suka kuma zo wurinki; ’ya’yanki maza daga nesa, ana kuma ɗaukan ’ya’yanki mata a hannu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options