Skip to content
Ishaya 60:1-3

Ishaya 60:1-3

1
“Ki tashi, ki haskaka, gama haskenki ya zo, ɗaukakar Ubangiji ya taso a kanki.
2
Duba, duhu ya rufe duniya duhu mai kauri kuma yana bisa mutane, amma Ubangiji ya taso a kanki ɗaukakarsa kuma ya bayyana a bisanki.
3
Al’ummai za su zo wurin haskenki, sarakuna kuma zuwa asubahin sabon yininki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options