Skip to content
Ishaya 6:11-12

Ishaya 6:11-12

11
Sa’an nan na ce, “Har yaushe, ya Ubangiji?” Ya kuma amsa, “Sai an lalatar da biranen ba kowa a ciki, sai an mai da gidaje kangwaye ƙasa kuma ta zama kango ba amfani,
12
sai lokacin da Ubangiji ya kori kowa aka kuma yashe ƙasar gaba ɗaya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options