Skip to content
Ishaya 59:1-2

Ishaya 59:1-2

1
Tabbatacce hannun Ubangiji bai kāsa yin ceto ba, kunnensa kuma bai kurmance da zai kāsa ji ba.
2
Amma laifofinku sun raba ku da Allahnku; zunubanku sun ɓoye fuskarsa daga gare ku, saboda kada yă ji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options