Skip to content
Ishaya 51:7-8

Kada ku ji tsoron zargin mutane

Ishaya 51:7-8
7
“Ku ji ni, ku da kuka san abin da yake daidai, ku mutanen da kuke da dokata a zukatanku. Kada ku ji tsoron ba’ar da mutane suke yi ko ku firgita saboda zargin da suke yi.
8
Gama asu za su cinye su kamar riga; tsutsotsi za su cinye su kamar ulu. Amma adalcina zai dawwama har abada, cetona har dukan zamanai.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options