Skip to content
Ishaya 43:10-11

Ishaya 43:10-11

10
“Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “bawana kuma wanda na zaɓa, saboda ka sani ka kuma gaskata ni ka kuma fahimci cewa ni ne shi. Kafin ni babu allahn da aka siffanta, ba kuwa za a yi wani a bayana ba.
11
Ni kaɗai, ni ne Ubangiji, kuma in ban da ni babu wani mai ceto.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options