Ishaya 43:10-11
10
“Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “bawana kuma wanda na zaɓa, saboda ka sani ka kuma gaskata ni ka kuma fahimci cewa ni ne shi. Kafin ni babu allahn da aka siffanta, ba kuwa za a yi wani a bayana ba.
11
Ni kaɗai, ni ne Ubangiji, kuma in ban da ni babu wani mai ceto.