Skip to content
Ishaya 37:34-35

Ishaya 37:34-35

34
Ta hanyar da ya zo da ita zai koma; ba zai shiga wannan birni ba,” in ji Ubangiji.
35
“Zan kāre wannan birni in kuma cece shi, saboda girmana da kuma saboda sunan Dawuda bawana!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options