Skip to content
Ishaya 37:1-2

Ishaya 37:1-2

1
Sa’ad da Sarki Hezekiya ya ji haka, sai ya kyakkece rigunansa ya kuma sanya tsummoki ya tafi ya shiga haikalin Ubangiji.
2
Ya aiki Eliyakim sarkin fada, Shebna magatakarda da kuma manyan firistoci, duka sanye da tsummoki, wurin Ishaya ɗan Amoz.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options