Skip to content
Ishaya 33:16-17

Ishaya 33:16-17

16
shi ne mutumin da zai zauna a bisa, wanda mafakarsa za tă zama kagarar dutse. Za a tanada abincinsa, kuma ruwa ba zai kāsa masa ba.
17
Idanunku za su ga sarki a cikin kyansa ku kuma hangi ƙasar da take shimfiɗe can da nisa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options