Skip to content
Ishaya 30:2-3

Ishaya 30:2-3

2
waɗanda suka gangara zuwa Masar ba tare da sun nemi shawarata; waɗanda suke neman taimakon kāriyar Fir’auna, don neman inuwar mafakar Masar.
3
Amma kāriyar Fir’auna za tă zama muku abin kunya, inuwar Masar za tă jawo muku kunya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options