Skip to content
Ishaya 3:13-14

Ishaya 3:13-14

13
Ubangiji ya ɗauki mazauninsa a cikin ɗakin shari’a; ya tashi don yă shari’anta mutane.
14
Ubangiji yana shari’a da dattawa da kuma shugabannin mutanensa, “Ku ne kuka lalace gonar inabina; ganimar talakawa suna a gidajenku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options