Skip to content
Ishaya 2:8-9

Ishaya 2:8-9

8
Ƙasarsu ta cika da gumaka; sukan rusuna ga aikin hannuwansu, ga abin da yatsotsinsu suka yi.
9
Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options