Skip to content
Ishaya 2:18-20

Ishaya 2:18-20

18
za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
19
Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma ramummuka a ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
20
A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options