Skip to content
Ishaya 14:16-18

Ishaya 14:16-18

16
Waɗanda suka gan ka sun zura maka ido, suna tunani abin da zai same ka. “Wannan mutumin ne ya girgiza duniya ya kuma sa mulkoki suka razana,
17
mutumin da ya mai da duniya ta zama hamada, wanda ya tumɓuke biranenta bai kuma bar kamammunsa suka tafi ba?”
18
Dukan sarakunan duniya suna kwance a mace, kowa a kabarinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options