Skip to content
Ishaya 14:12-15

Ishaya 14:12-15

12
Yaya aka yi ka fāɗo daga sama Ya tauraron safiya, ɗan hasken asuba! An fyaɗa ka da ƙasa, kai da ka taɓa ƙasƙantar da al’ummai!
13
Ka yi tunani a ranka ka ce, “Zan hau zuwa sama; zan ɗaga kursiyina sama da taurarin Allah; zan zauna a kursiyi a kan dutsen taro, a can ƙurewar saman dutse mai tsarki.
14
Zan haura can bisa gizagizai; zan mai da kaina kamar Mafi Ɗaukaka.”
15
Amma ga shi an gangara da kai zuwa kabari, zuwa zurfafan rami.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options