Skip to content
Hosiya 8:1-3

Mikiya ta Hukunci Tana Matsowa

Hosiya 8:1-3
1
“Ka sa kakaki a leɓunanka! Gaggafa tana a bisan gidan Ubangiji domin mutane sun tā da alkawarina suka kuma tayar wa dokata.
2
Isra’ila ta yi mini kuka, ‘Ya Allahnmu, mun yarda da kai!’
3
Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau; abokin gāba zai fafare su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options