Hosiya 2:5-6
5
Mahaifiyarsu ta yi rashin aminci ta kuma ɗauki cikinsu ta wurin yi abin kunya. Ta ce, ‘Zan bi kwartayena, waɗanda suke ba ni abinci da ruwa, ulu nawa da lilina, mai nawa da kuma abin sha na.’
6
Saboda haka zai tare hanyarta da ƙaya; zan yi mata katanga don kada tă sami hanya.