Skip to content
Hosiya 11:1-2

Hosiya 11:1-2

1
“Sa’ad da Isra’ila yake yaro, na ƙaunace shi, daga Masar kuma na kira ɗana.
2
Amma yawan kiran da na yi wa Isra’ila haka nesa da ni da suke ta yi. Suka miƙa hadaya ga Ba’al suka kuma ƙona turare ga siffofi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options