Skip to content
Ibraniyawa 7:20-21

Ibraniyawa 7:20-21

20
Ba kuwa da rashin rantsuwa aka yi haka ba. Waɗansu sun zama firistocin ba tare da wata rantsuwa ba,
21
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options