Skip to content
Ibraniyawa 6:13-14

Ibraniyawa 6:13-14

13
Babu wanda ya fi Allah, saboda haka sa’ad da ya yi alkawari ga Ibrahim, sai ya rantse da sunansa,
14
cewa, “Tabbatacce zan albarkace ka in kuma ba ka zuriya mai yawa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options