Skip to content
Ibraniyawa 5:7-9

Ibraniyawa 5:7-9

7
A lokacin da Yesu ya yi rayuwa a duniya, ya yi addu’o’i da roƙe-roƙe tare da kuka mai zafi da kuma hawaye ga wannan wanda yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa ji shi saboda tsananin bangirman da ya yi.
8
Ko da yake shi ɗa ne, ya yi biyayya ta wurin shan wahala
9
kuma da aka mai da shi cikakke, sai ya zama hanyar samun madawwamin ceto ga dukan waɗanda suke masa biyayya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options