Ibraniyawa 5:7-8
7
A lokacin da Yesu ya yi rayuwa a duniya, ya yi addu’o’i da roƙe-roƙe tare da kuka mai zafi da kuma hawaye ga wannan wanda yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa ji shi saboda tsananin bangirman da ya yi.
8
Ko da yake shi ɗa ne, ya yi biyayya ta wurin shan wahala