Skip to content
Ibraniyawa 3:18-19

Ibraniyawa 3:18-19

18
Kuma ga su wane ne Allah ya rantse cewa ba za su taɓa shiga hutunsa ba, in ba ga marasa biyayyan nan ba?
19
Saboda haka mun ga cewa ba su iya shiga ba, saboda rashin bangaskiyarsu ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options