Skip to content
Ibraniyawa 2:11-12

Ibraniyawa 2:11-12

11
Da shi wanda yake tsarkake mutane da kuma su waɗanda ake tsarkakewa duk ’yan iyali ɗaya ne. Saboda haka Yesu ba ya kunyan kiransu ’yan’uwansa.
12
Ya ce, “Zan sanar da sunanka ga ’yan’uwana; a gaban jama’a zan rera yabonka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options