Skip to content
Ibraniyawa 11:17-18

Ibraniyawa 11:17-18

17
Ta wurin bangaskiya Ibrahim, sa’ad da Allah ya gwada shi, sai ya miƙa Ishaku hadaya. Shi da ya karɓi alkawaran ya yi shirin miƙa makaɗaicin ɗansa,
18
ko da yake Allah ya ce masa, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options