Skip to content
Ibraniyawa 10:30-31

Ibraniyawa 10:30-31

30
Gama mun san shi, wannan wanda ya ce, “Ramuwa tawa ce; zan rama,” da kuma, “Ubangiji zai yi wa mutanensa hukunci.”
31
Abu mai matuƙar bantsoro ne a fāɗa cikin hannuwan Allah mai rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options