Skip to content
Ibraniyawa 10:29-31

Ibraniyawa 10:29-31

29
Wane irin hukunci mai tsanani ne kuke tsammani zai dace da mutumin da ya nuna rashin bangirma ga Ɗan Allah, wanda ya yi banza da jinin nan na alkawarin da ya tsarkake shi, wanda kuma ya zargi Ruhun alheri?
30
Gama mun san shi, wannan wanda ya ce, “Ramuwa tawa ce; zan rama,” da kuma, “Ubangiji zai yi wa mutanensa hukunci.”
31
Abu mai matuƙar bantsoro ne a fāɗa cikin hannuwan Allah mai rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options