Skip to content
Ibraniyawa 10:16-17

Ibraniyawa 10:16-17

16
“Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
17
Sai ya ƙara da cewa, “Zunubansu da kurakuransu ba zan ƙara tunawa da su ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options