Skip to content
Ibraniyawa 10:15-17

Ibraniyawa 10:15-17

15
Ruhu Mai Tsarki ma ya yi mana shaida game da wannan. Da farko ya ce,
16
“Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
17
Sai ya ƙara da cewa, “Zunubansu da kurakuransu ba zan ƙara tunawa da su ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options