Ibraniyawa 10:15-17
15
Ruhu Mai Tsarki ma ya yi mana shaida game da wannan. Da farko ya ce,
16
“Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
17
Sai ya ƙara da cewa, “Zunubansu da kurakuransu ba zan ƙara tunawa da su ba.”
Settings