Skip to content
Ibraniyawa 10:14-16

Ibraniyawa 10:14-16

14
gama ta wurin hadayan nan guda ɗaya ya kammala har abada waɗanda ake tsarkake.
15
Ruhu Mai Tsarki ma ya yi mana shaida game da wannan. Da farko ya ce,
16
“Wannan shi ne alkawarin da zan yi da su bayan wannan lokaci, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options