Ibraniyawa 10:12-14
12
Amma da Kiristi ya miƙa hadaya ɗaya ta dukan lokaci saboda zunubai, sai ya zauna a hannun dama na Allah.
13
Tun daga lokacin nan yana jira a mai da abokan gābansa matashin ƙafafunsa,
14
gama ta wurin hadayan nan guda ɗaya ya kammala har abada waɗanda ake tsarkake.