Skip to content
Haggai 1:7-8

Haggai 1:7-8

7
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku lura da al’amuranku.
8
Ku haura zuwa kan duwatsu ku sauko da katakai don ku gina gidan, don ni ma in ji daɗinsa, in kuma sami ɗaukaka,” in ji Ubangiji.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options