Skip to content
Habakkuk 1:5-7

Habakkuk 1:5-7

5
“Ka dubi al’ummai, ka gani, ka sha mamaki. Ga shi zan yi wani abu a kwanakinka, wanda ko ma an faɗa maka ba za ka gaskata ba.
6
Zan tā da Babiloniyawa, waɗannan marasa hankali da kuma marasa tausayi; masu gajeren haƙuri, waɗanda suke ratsa ko’ina a duniya don su ƙwace wuraren zaman da ba nasu ba.
7
Suna da bantsoro da firgitarwa; dokoki da ƙa’idodinsu ne kawai suka sani.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options