Skip to content
Farawa 5:28-29

Farawa 5:28-29

28
Sa’ad da Lamek ya yi shekara 182, sai ya haifi ɗa.
29
Ya ba shi suna Nuhu ya kuma ce, “Zai yi mana ta’aziyya a cikin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la’anta.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options