Skip to content
Farawa 46:6-7

Farawa 46:6-7

6
Suka kuma ɗauki dabbobinsu da mallakarsu, da suka samu a Kan’ana, Yaƙub kuwa da dukan zuriyarsa suka tafi Masar.
7
Ya ɗauki ’ya’yansa maza da jikokinsa da ’ya’yansa mata da jikokinsa mata, dukan zuriyarsa zuwa Masar.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options