Skip to content
Farawa 30:4-6

Farawa 30:4-6

4
Saboda haka ta ba shi baranyarta Bilha tă zama matarsa. Yaƙub kuwa ya kwana da ita,
5
ta kuwa yi ciki, ta kuma haifi ɗa.
6
Sa’an nan Rahila ta ce, “Allah ya baratar da ni; ya saurari roƙona ya kuma ba ni ɗa.” Saboda wannan ta ba shi suna Dan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options