Skip to content
Farawa 28:18-19

Farawa 28:18-19

18
Kashegari da sassafe, sai Yaƙub ya ɗauki dutsen da ya yi matashin kai da shi, ya kafa shi al’amudi, ya kuma zuba mai a kansa.
19
Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options