Skip to content
Farawa 27:6-9

Farawa 27:6-9

6
sai Rebeka ta ce wa ɗanta Yaƙub, “Ka ji nan, na ji mahaifinka ya ce wa ɗan’uwanka Isuwa,
7
‘Kawo mini nama ka shirya mini abinci mai daɗi don in ci, in sa maka albarka a gaban Ubangiji kafin in mutu.’
8
Saboda haka ɗana, ka saurara da kyau ka kuma yi abin da na faɗa maka.
9
Je garke ka kawo mini awaki biyu kyawawa, domin in shirya abinci mai daɗi wa mahaifinka, kamar yadda dai yake so.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options