Skip to content
Farawa 25:5-6

Farawa 25:5-6

5
Ibrahim ya bar wa Ishaku kome da ya mallaka.
6
Amma yayinda Ibrahim yake da rai, ya ba wa ’ya’yan ƙwarƙwaransa maza kyautai, ya kuma sallame su daga ɗansa Ishaku zuwa ƙasashen gabas.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options