உள்ளடக்கத்திற்குச் செல்க
Farawa 23:1-4

Farawa 23:1-4

1
Saratu ta yi shekara ɗari da ashirin da bakwai a duniya.
2
Ta rasu a Kiriyat Arba (wato, Hebron) a ƙasar Kan’ana, Ibrahim kuwa ya tafi ya yi makokin Saratu, yana kuka saboda ita.
3
Sai Ibrahim ya tashi daga gefen matarsa da ta mutu, ya yi magana da Hittiyawa. Ya ce,
4
“Ni baƙo ne, kuma baƙo a cikinku. Ku sayar mini da wani wuri yă zama wurin binnewa a nan, domin in binne mataccena.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options