Skip to content
Farawa 21:30-31

Farawa 21:30-31

30
Ibrahim ya amsa ya ce, “Ka karɓi waɗannan ’yan tumaki bakwai daga hannuna a matsayin shaida cewa ni ne na haƙa wannan rijiya.”
31
Saboda haka aka kira wurin Beyersheba, domin a nan ne su biyun suka yi rantsuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options