Skip to content
Farawa 20:14-15

Farawa 20:14-15

14
Sai Abimelek ya kawo awaki da shanu da bayi maza da mata, ya ba wa Ibrahim, ya kuma komar da Saratu matarsa gare shi.
15
Abimelek ya kuma ce, “Ƙasata tana gabanka, ka zauna a duk inda kake so.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options